Hukumar yan sandan NAjeriya
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta fara fafutukar neman hanyar kawo ƙarshen zubar da jinin bayin Allah ba dare ba rana a fadin jihar Filato.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro a yayin artabun da suka yi.
Jami’an tsaro, da suka hada da sojoji, 'yan sanda sun kashe ’yan bindiga 30 a Katsina, yayin da jami’an tsaro 5 da farar hula ɗaya suka rasa rayukansu.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da umarni a kan fara korar masu kananan sana'o'i domin 'tsaftace' babban birnin tarayya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addannci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka wani fasto da mutum guda a yayin harin.
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani soja yayin da suka je sace ɗan kasar Sin a Kogi. An ce jami'an tsaro sun bi sahun 'yan bindigar bayan wannan farmaki.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Kano ta fara samun nasara a kan wasu daga cikin mutanen da ake zargin suna da hannu a wajen rikicin Kofar Kudu.
An samu tsautsayi bayan wani dan banga ya harbe wani yaro a wajen bikin aure a Unguwar Liman, Magama Jibia, Katsina, inda yaron dan shekara 10 ya rasa ransa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Kano ta tabbatar da barkewar hatsaniya tsakanin magoya bayan Sarki Muhammadu Sanusi II da na Aminu Ado Bayero.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari