Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wasu manoma a jihar Kaduna. Miyagun sun hallaka mutanen da ke dawowa daga gona bayan sun yi aikinsu.
Wasu miyagun 'yan daba sun farmaki jami'in dan sanda a jihar Bayelsa. 'Yan daban wadanda ake zaton 'yan kungiyar asiri ne, sun hallaka shi har lahira.
Rundunar yan sandan Kano ta gurfanar da wadanda ake zargi da tayar da zaune taaye a zaben cike gurbim da aka gudanar a mazabun yan majalisa 2 ranar Asabar.
Bayan ta da jijiyoyin wuya kan ganin yan sanda a Kano suna taimakawa dan siyasa rabon kuɗi ga jama'a, rundunar ta tabbatar da ɗaukar matakin ladabtarwa kan jami’an.
An gano bam a gonar manomi a Dikwa, Borno, inda jami’an ’yan sanda suka kwance shi cikin nasara tare da wayar da kan jama’a game da illolin abubuwan fashewa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama kudi Naira miliyan 6.9 da bindigogi bayan 'yan bindiga da suka karbo kudin fansa suna kokarin guduwa a jihar Nasarawa.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da tashin wani bam da yara yan gwangwan suka dauko a bayan gari, mutum biyu sun jikkata yayin wasu 4 suka raunata.
A labarin nan, za a ji jagora a APC, Mustapha Salihu ya ce babu dalilin da zai sa ya sace akwatin zaɓe bayan jam'iyyarsa ke samun kuri'a mafi yawa a zaɓen Adamawa.
Rundunar ƴan sanda a jihar Taraba ta cafke wasu jami’an hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa (INEC) tare da kwato kayayyakin zaɓe da ake zargin sun karkatar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari