Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan sanda sun kama wani matashi a Anambra da laifin garkuwa da abokinsa don karbar kudin fansa, yayin da 'yan bindiga suka sace wani mazaunin Bature Daji a Neja.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wani mummunan hatsari ya faru a kasuwar Mile 6 da ke Jalingo a jihar Taraba wanda ya yi sanadin rayuka.
A labarin nan, za a j cewa kungiyar tsofaffin yan sandan Najeriya sun bayyana cewa za su fito tituna domin shaida wa gwamnati halin da suke ciki.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani sansanin 'yan sanda da ke jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da makamai bayan an gwabza artabu.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta yi martani kan rahotannin da ke cewa 'yan bindiga sun kwace iko a karamar hukumar Kankara. Ta ce sam ba gaskiya ba ne.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Bauchi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani basarake a yayin harin.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun kashe shugaban PDP na mazabar Lade da dansa da wani mutumi a kauyen Mari, jihar Kwara.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya fito ya yi Allah wadai da kisan wasu matasa suka yi wa matafiya 'yan Kano. Ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga Gwamna Abba Kabir.
An fafata tsakanin jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara da mayakan tantirin dan bindiga Bello Turji. Fadan ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari