Hukumar yan sandan NAjeriya
A labarin nan, za a ji fatan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana fatansa a kan Najeriya bayan ta cika shekaru 65 da samun 'yancin kai daga Turawan mulkin mallaka.
Hukumar Jin Dadin 'Yan Sandan Najeriya (PSC) ta kara rasa daya daga cikin tsofaffin shugabanninta, DIG Perry Osayande, wanda ya rasu a Benin, jihar Edo.
A labarin nan, za a ji yadda zargin wani matashin limami mai suna Salim Umar da sayen buhun fulawar sata ya jefa shi a komar 'yan sanda, ya rasu a can.
A labarin nan, za a ji cewa Allah Ya karbi ran wani jami'in 'Dan sanda, Aminu Inbrahim, wanda bindiga da ke hannunsa ta kwace kuma ya harbi kansa a ciki.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai da mafarauta a mummunan harin.
'Yan bindiga sun kai farmaki a garin Dabai da ke karamar hukumar Danja a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun fuskanci tirjiya daga wajen jami'an tsaro da 'yan sa-kai.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar cafke wasu mutane da ke hada baki da 'yan bindiga. An cafke mutanen ne suna kokarin kai man fetur ga miyagu.
Rundunar yan sanda reshen Zamfara ta ce yan bindiga sun fara daukar salom kai hari masallaci ne saboda su ja hankalin jama'a bayan ganin abin da ya faru a Katsina.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki kan masu ibada a masallaci ana cikin sa'lar asubah, sun kashe mutane biyar, wasu da dama sun jikkata a jihar Zamfara.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari