Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda ta bayyana cewa daga karfe 12:00 na dare mai zuwa, ta haramta zirga zirga a kananan hukumomi hudu da za a gudanar da zaben cike gurbi a Kaduna.
Jam’iyyar ADC a jihar Ogun ta zargi ’yan sanda da tarwatsa taronta duk da samun izini, ta ce APC na amfani da jami’an tsaro wajen cin moriyar siyasa.
A labarin nan, za a ni cewa rundunar 'yan sandan Kano ta sanya wasu matakai da za su taimaka wajen tabbatar da zaben jihar a cikin kwanciyar hankali.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wani na'ibin limamin masallacin Juma'a a jihar Sokoto kan zargin hada baki da 'yan bindiga. An samu kudade a asusunsa.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Gombe ta sanar da kama matasa da masu laifuffuka da dama har da cafke wani Dagaci bisa zargin aukawa wata yarinya ‘yar shekara 12.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta shirya zama na musamman da 'yan siyasa yayin da ake shirin gudanar da zaben cike gurbi a jihar.
‘Yan sandan jihar Ogun sun kama mutum biyu dauke da kokon kan mutane uku a yankin Ijebu, lamarin da ya janyo tunawa da irin makamancin haka a baya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shirya harin kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Harin ya jawo an hallaka masu samar da tsaro da fararen hula.
'Yan majalisar dokokin jihar Zamfara sun nuna rashin gamsuwarsu kan yadda Gwamna Dauda Lawal yake tafiyar da al'amuran tsaro. Sun bukaci a kawo dauki.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari