Hukumar yan sandan NAjeriya
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC), ta samar da ya'yan kungiyar da sauran ma'aikatan kasar nan su kwana da shirin daukar mataki kan gwamnati idan an kama shugabanta.
Hukumar ƴan sandan Najeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa, Joe Ajaero kan zarge-zarge da suka haɗa da ɗaukar nauyin ta'addanci da sauransu.
Miyagu sun hana mazauna kananan hukumomi biyu; Musawa da Kankia a jihar Katsina sakat, yayin da su ka kai hari tare da sace mata da yara da magidanta.
Masu shirya zanga zanga sun kudiri aniyar gudanar da sabuwa a fadin kasar nan. Sun fara shirin sake fitowa a kan tituna a cikin watan Oktoba mai zuwa.
Miyagun 'yan bindigan da suka yi garkuwa da jami'in dan sanda a jihar Plateau sun hallaka shi. An gano gawar jami'in tsaron a cikin daji a ranar Lahadi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kamata wata mata mai shekara 30 dauke da bindiga za ta kaiwa wani hatsabibin dan fashi da ya addabi jihar Katsina.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shingen binciken 'yan sanda a jihar Anambra. 'Yan bindigan sun hallaka jami'i daya a yayin harin da suka kai.
Rundunar 'yan sanda ta kasa, reshen jihar Kano ta ce akwai damuwa matuka kan yadda ake samun karuwar mace mace a jihar saboda ambaliya da kisan kai.
Wani sufetan 'yan sanda mai suna Aminu Yahaya Bidda da ke aiki a Kaduna ya shiga matsala bayan da aka kama shi a bidiyo yana cin zarafin ma'aikacin KAEDCO.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari