Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnatin Jigawa karkashin jagorancin Gwamna Umar Namadi, ta cire dokar hana fita da ta sanya a kananan hukumomi takwas saboda rikici yayin zanga-zanga.
Wasu mutane sun kama wani mutum mai suna Musa dauke da kan wata mata a cikin buhu, ya ce yana sayar da sassan jikin dan Adam yayin da ake masa tambayoyi.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ogun ta tabbatar da cewa an yi garkuwa da waus mutum biyu ƴan ƙasar China, kuma maharan sun fara tuntuɓa domin neman fansa.
Babban sufen ƴan sandan Najeriya ya bayyana cewa ɗaya daga cikin waɗanda suka kullla rikicin Sudan ya shigo Najeeiya domin shirya yadda za a ruguza ƙasar nan.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta janye dokar hana fita da ta sanya a jihar. A yanzu mutane za su iya ci gaba da harkokinsu.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa ta damke akalla mutane 873 bisa zargin karya doka kwanakin da aka gudanar da zanga zanga a jihar, an kai wasu Abuja.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce har yanzun ba a gano musabbabin gobarar da ta ƙona muhimman abubuwa a cocin Redeemed Christian Church of God ba.
Rundunar 'yan sandan Kano ta hakikance kan cewar babu mutumin da harbin bindiga ya yi sanadiyyar rasuwarsa yayin zanga zanga duk kuwa da an samu rahotannin haka.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bude wuta kan fasinjoji a jihar Taraba yayin da suke tafiya cikin mota. 'Yan bindigan sun hallaka dukkanin mutanen da ke cikin motar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari