Hukumar yan sandan NAjeriya
Shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC, Joe Ajaero ya baro hedkwatar rundunar ƴan sandan Najeriya bayan rubuta bayanasa a birnin Abuja yau Alhamis.
Rundunar yan sanda ta zargi sojan Najeriya da harbe shugaban yan sandan Wasagu, Halliru Liman har lahira yana kan hanya zuwa Birnin Kebbi daga jihar Zamfara.
An sanar da rasuwar kwamishinan yan sanda a jihar Akwa Ibom, Waheed Ayilara da safiyar yau Alhamis 29 ga watan Agustan 2024 a Lagos bayan fama da jinya.
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Joe Ajaero, ya isa harabar ofishin 'yan sanda domin amsa gayyatar da aka yi masa kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
Jami'an hukumar kwatsam sun yi nasarar damke wata babbar motar DAF da aka ɓoye kunshi 1, 153 na hodar iblis da kudinsa ya kai aƙalla N57,668,448.
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta yi holin wasu 'yan shi'a da ake zargi da hannu wajen kisan jami'anta guda biyu da wani mai sayar da kaya a shago
A wannan rahoton za ku ji cewa rundunar yan sandan Kaduna ta bayyana samun nasara kan miyagun da su ka addabi jihar bayan an kama mai safarar kakin sojoji.
Yan sanda a jihar Bayelsa sun kama babban jigo a PDP bisa laifin mallakar makami ba bisa ka'ida ba. An tsare jigon PDP a wajen binciken masu manyan laifuffuka.
Rundunar yan sanda ta kama wani matashi mai shekaru 30 da yankan rago ga yar makwabcinsa mai shekaru hudu da haihuwa. Ya ce ya yi shaye shaye ne kafin kisan.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari