Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bukaci masu siyasantar da matsalar rashin tsaro a jihar da su daina. Ya ce ko kadan ba za su lamunci hakan ba.
Gwamnatin jihar Lagos ta kafa kwamitin lafiya domin binciken mutuwar kwamishinan yan sanda na jihar Akwa Ibom, Waheed Ayilara da ya rasu a ranar Alhamis.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daruruwan 'yan shi'a ne suka fantsama titunan Abuja domin nuna rashin jin dadi kan cin zarafinsu wadanda mafi yawansu mata ne.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta kuma gayyara shugaban kungiyar kwadago na ƙasa, Joe Ajaero da sakatare awanni 24 bayan ya kai kansa hedkwatarsu a Abuja.
Wani matashin mai suna Muktar Dahiru da ke aiki da gidan rediyon Pyramid FM ya shiga hannu a jiya Alhamis kan sukar Gwamna Abba da Sarki Sanusi II.
Rundunar yan sanda a jihar Akwa Ibom ta tono gawar yan banga da aka yiwa kisan gilla aka birne su. Yan sanda sun kama mutane biyar da wani basarake kan laifin.
Bayanai sun fito kan dalilin gayyatar da yan sanda suka yiwa shugaban kwadago, Joe Ajaero a Abuja. Shugaban kwadago ya amsa tambayoyin yan sanda.
Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Ogbaru a jihar Anambra inda suka kewaye sakatariyar karamar hukuma suka cinna wuta da harbe harbe kafin yan sanda su zo.
Rundunar yan sanda a Najeriya ta harbe kasurgumin dan bindiga da ake nema ido rufe. dan bindigar ya sace manyan mutane tare da kashe wasu har da dan sanda.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari