Hukumar yan sandan NAjeriya
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fusata kan samamen da jami'an tsaro suka kai a hedkwatarta da ke birnin tarayya Abuja. Ta ce hakan abin kunya ne.
An samu bambancin furuci tsakanin hukumomin tsaron kasar nan a kan harba bindiga yayin zanga-zangar lumana da matasan kasar nan ke gudanarwa saboda tsadar rayuwa.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wani matashi Habibu a lokacin da matasa suka yi arangama da sojojin Operation Safe Haven a Lere.
Rundunar ‘yan sanda ta sanar da kama wasu ‘yan kasashen waje da ke daukar nauyin masu zanga-zanga suna daga tutar kasar Rasha a Kano. Bayanai sun fito.
Wasu 'yan daba a jihar Rivers sun yi yunkurin kawo cikas kan zanga-zangar da ake yi a kan tsadar rayuwa a kasar nan. Sun bugi wasu masu zanga-zanga.
Daga cikin matasa akalla guda biyar da iyalansu su ka tabbatar da rasuwarsu ta hanyar harbi yayin zanga-zanga, hudu daga cikinsu masu karancin shekaru ne.
Gwamnatin tarayya ta yi martani ga tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar bayan shawartar jami'an tsaro da su dai na harbin masu gudanar da zanga-zanga.
Wasu daga cikin matasan da ke jagorantar zanga-zangar nuna adawa da halin kuncin da ake ciki a Najeriya sun fada hannun jami'an hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS).
Rundunar 'yan sanda ta ce ta gano daga inda masu zanga-zanga ke samun tallafin kudi. Sufeta Janar na rundunar ya tabbatar da cewa ba su yi harbi da bindiga ba.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari