Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa ta damke akalla mutane 873 bisa zargin karya doka kwanakin da aka gudanar da zanga zanga a jihar, an kai wasu Abuja.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce har yanzun ba a gano musabbabin gobarar da ta ƙona muhimman abubuwa a cocin Redeemed Christian Church of God ba.
Rundunar 'yan sandan Kano ta hakikance kan cewar babu mutumin da harbin bindiga ya yi sanadiyyar rasuwarsa yayin zanga zanga duk kuwa da an samu rahotannin haka.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bude wuta kan fasinjoji a jihar Taraba yayin da suke tafiya cikin mota. 'Yan bindigan sun hallaka dukkanin mutanen da ke cikin motar.
Wani matashi, Safiyanu Mohammed mazaunin Rangaza ya dau ki hankali bayan ya mayar da jaka da tsinta makare da kudi a hanyar sana'arsa ta adaidaita sahu.
Gwamnatin jihar Katsina ta sake sassauta dokar hana fita da ta sanya a fadin jihar. Gwamnatin ta dauki matakin ne biyo bayan ingantar da halin tsaro ya yi a jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta hannun kakakinta, Muyiwa Adejobi, ta bayyana cewa ba za ta iya cafke dukkanin masu aikata laifuka ba a lokaci daya.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da sako tsohuwar 'yar Majalisar Tarayya, Joan Onyemaechi aka sace a jihar a watan Yulin 2024 yayin ibada a coci.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fito ta yi karin haske kan dalilin jami'anta na kai samame a hedkwatar kungiyar kwadago ta kasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari