Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sanda ta tura karin jami'anta zuwa cibiyoyin INEC, manyan kadarorin gwamnati da 'yan siyasa domin dakile duk wata barazanar tsaro bayan zaben Edo.
A wannan labarin, za ku ji yayin da aka kammala zaben gwamna a kananan hukumomi 18 na Edo, an fara shirin bayyana sakamakon zaben, inda aka tsaurara tsaro.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana dalilinsa na ziyartar cibiyar tattara sakamakon zabe ta kasa mai zaman kanta a birnin Benin, babban birnin jihar.
Mataimakin Sufeto-Janar na 'yan sandan Najeriya, Frank Mba, ya bayyana cewa masu kada kuri'a sun fito sosai domin gudanar da zaben gwamnan jihar Edo.
Jam'iyyar PDP ta yi kira da babban Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun da ya janye AIG shiyya ta bakwai daga aikin zaben gwamnan Edo.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bukaci mutanen jihar Edo da su koma gidajensu bayan sun fito sun kada kuri'unsu a zaben gwamnan jihar na ranar Asabar.
Tun farkon Boko Haram zuwa yan bindiga an kashe yan ta'adda da suka hada da Muhammad Yusuf, Abubakar Shekau, Halilu Sabubu, Baleri Fakai da Abu Mus'ab Albarnawi.
Babban Sufeton yan sanda na kasa, Kayode Adeolu Egbetokun ya bayar da umarnin takaita zirga-zirga a jihar Edo yayin da ake shirin zabe a ranar Asabar.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ake kyautata zaton ƴan kungiyar aware ne sun kai farmaki gidan mai mallakin Gwamna Peter Mbah a jihar Enugu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari