Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kamata wata mata mai shekara 30 dauke da bindiga za ta kaiwa wani hatsabibin dan fashi da ya addabi jihar Katsina.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shingen binciken 'yan sanda a jihar Anambra. 'Yan bindigan sun hallaka jami'i daya a yayin harin da suka kai.
Rundunar 'yan sanda ta kasa, reshen jihar Kano ta ce akwai damuwa matuka kan yadda ake samun karuwar mace mace a jihar saboda ambaliya da kisan kai.
Wani sufetan 'yan sanda mai suna Aminu Yahaya Bidda da ke aiki a Kaduna ya shiga matsala bayan da aka kama shi a bidiyo yana cin zarafin ma'aikacin KAEDCO.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yiwa jami'an tsaro kwanton bauna a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da wani jami'in dan sanda a yayin harin.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jami'an tsaron kasar nan na bukatar akalla alburusai miliyan 350 domin gudanar da ayyukan yaki da ta'addanci a duk shekara.
Rundunar yan sanda ta kama wani dattijo mai shekaru 60 yana hada kudin ganye, mutumin ya fito daga jihar Filato ne zuwa Bauchi a motar haya inda ya hada kudin.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano, Salman Garba Dogo, ya bukaci jami'an 'yan sandan da aka yiwa karin girma su jajirce wajen kawar da laifuka a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a karamar hukumar Dekina ta jihar Kogi. 'Yan bindigan sun hallaka wani babban basarake yayin harin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari