Hukumar yan sandan NAjeriya
Lauya mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Femi Falana SAN ya bukaci rundunar yan sandan kasar nan ta gurfanar da masu zanga-zanga da ta kama kotu.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina sun samu nasara kan 'yan bindigan da suka addabi kauyukan jihar. 'Yan sandan sun kubutar da mutane masu yawa.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun tabbatar da cewa ƴan bindiga sun sako ɗan marigayi Sarkin Gobir wa da suka sace su tare bayan basaraken ya rasu a hannunsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna. 'Yan bindigan a yayin farmakin sun sace matar wani basarake tare da 'ya'yansa guda biyu.
Yan majalisar kasar nan sun bukaci rundunar yan sanda ta janye tuhumar ta'addanci da ta ke yiwa shugaban NLC, Joe Ajaero, tare da bayyana tsoron dawowar zanga-zanga.
Shugaban 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya ba da labarin yadda Shugaba Bola Tinubu ya sauya rayuwarsa a wata haduwa da suka yi a shekarar 1998.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta cafke wasu mutane biyu da ake zargin miyagu ne da ke kaiwa 'yan bindiga makamai da rahoto a Zariya da kewaye.
Matasa a Misau da ke jihar Bauchi sun kwaci mutane biyu da ake zargi da yin kisan kai ga dan acaba daga hannun yan sanda sun kashe su har lahira.
Wani rahoto da rundunar 'yan sanda ta fitar ya nuna cewa an kashe wata dalibar kwalejin kiwon lafiya ta Kwara awanni bayan ta karbi N15000 na kwangilar soyayya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari