Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ƴan sandan jihar Ribas ta bayyana cewa ba za ta shiga harkokin zaɓen kananan hukumomin da za a yi ranar Asabar ba, ta ce za ta yiwa umarnin kotu biyayya.
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya dakile yunkurin da aka ce ‘yan sandan karkashin jagorancin wani mataimakin kwamishinan ‘yan sandasuka yi na sace kayan zabe.
An kwantar da wani matashi a asibitin mahaukata da ke Yola, jihar Adamawa bayan hawa dogon karfen wutar lantarki tare da neman Bola Tinubu ya sauka daga mulki.
Wutar lantarki ta kona wani barawo yana kokarin satar wayar wuta. Wutar ta babbaka barawon kuma an ce ya saba satar wayar wuta a wasu wurare a jihar Delta.
Rundunar yan sanda a jihar Anambra da ke Kudancin Najeriya ta yi jimamin mutuwar wasu jami'anta bayan harin yan bindiga da safiyar yau Alhamis 3 ga watan Oktoba.
A wannan labarin, za ku ji jami'an rudunar yan sandan kasar nan ta bankado maboyar yan ta'adda a yankin Sauka, a hanyar tashar jirgin sama da ke Abuja.
Rahotanni sun bayyana cewa wani sufetan 'yan sanda ya yanke wuyan wani farar hula har lahira saboda ya hana shi N200 a Zango da ke gundumar Nasarawa, jihar Yobe
Al'ummar jihar Kaduna ba su fito zanga zangar #October1Fearless da aka shirya gudanarwa a fadin Najeriya ba. Mutane sun ci gaba da harkokinsu na yau da kullum.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta jefa barkonon tsohuwa kan masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Abuja. 1 ga watan Oktoba ne aka shirya zanga zangar a kasar nan
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari