Hukumar yan sandan NAjeriya
Za a ji cewa Babban Sufeton kasar nan, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa sun yi nasarar kashe kasungurmin dan ta'adda a lokacin da su ka kai dauki ga dalibai.
Yan sanda a jihar Katsina sun dakile harin yan ta’adda har guda biyu, tare da ceto wadanda aka yi yunkurin sacewa a Katsina a karamar hukumar Malumfashi.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya yi magana kan hanyar kawo karshen 'yan bindiga da sauran matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Kwamishinan ‘yan sandan babban birnin tarayya, Bennett Igweh, ya sha alwashin cafke ‘yan Shi'an da ke da alhakin kisan gillar da aka yi wa jami’ansa.
Miyagun 'yan bindiga sun ci gaba da aikata ayyukan ta'addanci a karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto. Sun sace mutane 150 bayan kisan Sarkin Gobir.
Wasu yan bindiga sun sace hakimin Garu Kurama, Yakubu Jadi da wasu mutane shida a kauyen Gurzan Kurama da ke Kaduna ta Kudu a daren ranar Juma'a da ta gabata.
An rasa rayukan mutum uku ciki har da na jami'an 'yan sanda mutum biyu yayin da 'yan kungiyar IMN mabiya Shi'a suka fito kan tituna a birnin tarayya Abuja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sahalewa ƴan sanda su ci gaba da tsare masu zanga zangar da aka a kama a Najeriya har na tsawon kwanaki 60.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta sanar da cafke wasu daga cikin masu zanga-zangar nuna adawa da kisan da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari