Hukumar Kwastam na Najeriya
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yi Allah -wadai da kashe-kashen da Kwastam ke yawan yi wa mutanen da ba su ji ba ba su gani ba ta hanyar tukin ganganci.
Jami'an kwastam sun hadu da fushin jama'ar gari bayan murkushe mutane 7 da suka yi da mota garin bin wasu 'yan fasa kwabri da ake zargin suna dauke da kaya.
Wani hatsari da motar kwastam ta yi yayin da suka taso yan fasa kwaurin shinkafa yayi sanadiyyar mutuwar mutum biyar tare da jikkata wasu da dama a Katsina.
Rundunar kwastam na kame wasu kayayyaki mallakar 'yan bindiga a jihar Sokoto. An kama tabar wiwi da kayan sakawa da kuma wasu kaya masu darajan miliyoyin Naira.
Wasu 'yan fasa kwaurin shinkafar waje sun yi arangama da jami'an kwastam, inda aka hallaka daya daga cikin 'yan fasa-kwaurin kuma ka kwace makamin da yake dauke
Hukumar Kwastam ta Kano / Jigawa a ranar Alhamis ta ce ta cafke wani Sabo Suleiman da ke dauke da kudaden kasashen waje da aka boye a cikin kunzugun jariri.
Hukumar kwastan reshen yankin arewa ta tsakiya ta bayyana cewa ta ɗamke kayayyakin da akai kokarin shigowa da su Najeriya da suka kai na kimanin Miliyan N28m.
Shugaban hukumar kwastam na ƙasa, Hameed Ali, ya bayyana shirin hukumarsa na fara horad da takwarorin su na nahiyar Africa kan yaki da ta'addanci a bakin boda.
Hukumar kwastan ta ƙasa (NCS), ƙarƙashin jagorancin, Hameed Ali, ta samar da kuɗin shiga kimanin naira biliyan N799bn a karon farko tunda aka kafa hukumar.
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari