Kasafin Kudi
Majalisar wakilai ta yi wa Bola Tinubu umarnin gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 da gaggawa, ta yi masa barazanar kin karbar kasafin kudin idan ya yi latti.
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya rattaba hannu kan dojar da za ta rika tara wani kaso na kudin kananan hukumomi da asusun jiha, ya faɗi dalili.
Gwamnatin jihar Enugu ta tabbatar da kakaba biyan haraji a dakunan ajiye gawarwaki a kullum domin rage cinkoso musamman wadanda ba su dauke ta su ba.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar majalisar dokokin jihar Rivers. Kotun ta tabbatar da Martins Amaewhule a matsayin shugaban majalisar.
A wannan labarin, za ku ji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana dalilin gwamnatinsa na daukar wasu matakan da su ka rikita tattalin arzikin kasar nan.
Gwamnatin jihar Bauchi ta gabatar da karin kasafin kudi a gaban majalisar dokokin jihar domin neman ta amince da shi. Za a yi ayyuka masu muhimmanci a cikinsa.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa fannin tsaron kasar zai samu fifiko a kasafin shekarar 2025. Gwamnatin ta ce sai an samu tsaro kasar za ta samu kudin shiga.
Bankin CBN zai yi sanadiyyar da gwamnatin tarayya za ta samu biliyoyi na kudin shiga. Harajin tsaron yanar gizo zai kawowa Najeriya Naira biliyan 50 a 2024.
Tsohon shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Rt. Hon. Alhassan ya jagoranci tawagar wakilan zuwa Maiduguri domin jajanta wa gwamnan jihar da mutanensa.
Kasafin Kudi
Samu kari