Kasafin Kudi
Gwamnatin Kaduna na shirin zuba N93 biliyan cikin shekaru hudu don gyara sashen ruwa, magance jahilcin da ya shafe shekaru goma, da inganta KADSWAC har zuwa 2027.
Taliya ta gagari 'yan Najeriya da dama, inda aka koma sayen rabin leda a daidai lokacin da Najeriya ke ci gaba da samun manyan kudade afannin haraji.
Sanatoci da dama da suka hada da Yahaya Abdullahi (PDP, Kebbi ta Arewa), sun bayyana damuwarsu kan tsakuro kudaden jihohi domin gudanar da a ayyukan hukumomin.
Gwamnatin Najeriya ta ce ba dole sai kasashe sun rika daukar shawarwarin Asusun bayar da lamuni da sauran manyan hukumomin duniya ba domin ta gwada hakan.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsare.na kasa, Abubakar Atiku Bagudu ya bayyana cewa dole yan kasar nan su sake lissafi wajen yin cefane domin babu kudi a kasa.
Majalisar wakilai ta yi wa Bola Tinubu umarnin gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 da gaggawa, ta yi masa barazanar kin karbar kasafin kudin idan ya yi latti.
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya rattaba hannu kan dojar da za ta rika tara wani kaso na kudin kananan hukumomi da asusun jiha, ya faɗi dalili.
Gwamnatin jihar Enugu ta tabbatar da kakaba biyan haraji a dakunan ajiye gawarwaki a kullum domin rage cinkoso musamman wadanda ba su dauke ta su ba.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar majalisar dokokin jihar Rivers. Kotun ta tabbatar da Martins Amaewhule a matsayin shugaban majalisar.
Kasafin Kudi
Samu kari