Jihar Niger
Hukumar Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Niger saboda bashin da ta ke bi da ya kai Naira Biliyan
'Yan ta'adda a halin yanzu suna ruwan wuta tare da cin karensu babu babbaka a yankunan Kadna da Naknuwape da ke Gwada a karamar hukumar Shiroro ta jihar Niger.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun kai mummunan hari wani yankin jihar Neja, inda suka yi awon gaba da wasu mutane da dama da har yanzu ba a tantance ba.
Yan fashin daji suna can sun kai farmaki a garin Daza da ke karamar hukumar Munya a Jihar Niger. Shaidu, wanda suka tabbatarwa Daily Trust da harin sun ce mutan
Sun yi ganawar ne a kokarinsu na ganin sun tsayar da dan takarar shugaban kasa guda daya bisa yarjejeniya gabannin zaben 2023, Leadership ta ruwaito a yau dinna
Bayan harin jirgin ƙasa a Kaduna, Jirgin yaƙin rundunar sojin Najeriya ya ragarhaji yan ta'adda 34 a kauyen dake iyaka tsakanin Kaduna da kuma jihar Neja .
Yayin da suke kokarin tseratar da rayuwarsu daga harin yan bindiga a jihar Neja, akalla mutum 20 da suka haɗa da mata da kananan yara sun nutse a wani tafki.
Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari kauyukan Kabo da Shako da ke karamar hukumar Gurara a jihar Neja, inda suka kashe jami’an tsaro har tara a wani kwanton bauna.
Labarin da muke samu daga jihar Neja na bayyana cewa, wasu 'yan bindiga sun kai mummunan hari jihar Neja, sun sace fasto tare da wasu mutane 44 a yankin...
Jihar Niger
Samu kari