Jihar Niger
Rotimi Amaechi, dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar APC kuma tsohon ministan sufurin ya ce ya fi ko wanne dan takara sanin makamar aiki musamman idan
Gwamna Abubakar Bello na jihar Neja ya ba sabbin kwamishinoni u rantsuwar fara aiki domin maye gurbin tsoffi, waɗan da suka aje aiki saboda takarar siyasa.
Hankula sun tashi a kewayen garin Minna, babbar birnin jihar Neja sakamakon wani hari da yan bindiga suka kai kan garuruwan da ke yankin a karshen makon nan.
Iyayen ɗalibar kwalejin Shehu Shagari da ke Sakkwato sun ce sun barwa Allah komai kan kisan da aka yi wa ɗiyarsu wacce ake zargi da ɓatanci ga fiyayyen halitta.
Mahaifiyar Deborah Samuel Yakubu, dalibar da aka kashe a Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari a Sokoto, Alheri Emmanuel ta ce sauran yayanta ba za su sake zuwa makar
An birne Deborah Samuel, dalibar kwalejin ilmin Shehu Shagari da aka kashe a jihar Sokoto kan laifin kalaman batancin ga Manzon Allah (tsira da amincin Allah.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe ‘yan sanda uku da wani direban babur a garin Suleja na jihar Neja ta Arewa maso Yammaci.
Yayin da ‘yan bindiga su ka kai hari wasu garuruwa da ke karamar hukumar Munya inda mazauna yankin sun yi ta tserewa daji, The Cable ta ruwaito. An samu bayanai
Shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar AOC tun farko a jihar Neja kuma ɗan takarar kujerar gwamna, Alhaji Bako Shettima, ya fice daga jam'iyya kan Fom.
Jihar Niger
Samu kari