Jihar Niger
Gwamnatin tarayya ta gargadi mutanen jihohi kan samuwar ambaliyar ruwa. Gwamnatin ta ce za a iya samun mummunar ambaliya a Kogi, Taraba, Neja da Benue.
Akalla gwamnonin jihohi 16 ne a Najeriya suka maka hukumar yaki da cin hanci ta EFCC a gaban Kotun Koli da ke birnin Tarayya Abuja kan dokar da ta samar da ita.
Kungiyar 'yan kwadago ta koka kan yadda gwamnatin Neja ke yiwa malamai rikon sakainar kashi a kan abin da ya shafi walwalarsu yayin da gwamnatin ta yi martani.
A wannan labarin, za ku ji yadda tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi takaicin kifewar kwale-kwale a jihar Neja wanda ya yi sanadiyyar rasa rayuka.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya nuna damuwa bayan mutuwar mutane a iftila'in hatsarin jirgin ruwa dauke da masu bikin Maulidi a jihar Niger.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jajantawa waɗanda hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da su a jihar Neja, ya umarci a gano dalilin yawaitar haɗurra a Najeriya.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago, ya nuna takaicinsa kan hatsarin jirgin ruwan da ya auku a jihar. Ya yiwa iyalan wadanda lamarin ya ritsa da su ta'aziyya.
Ta cikin wannan labarin, za ku ji cewa masu ninkawa a jihar Neja sun gano karin mutane takwas daga cikin masu zuwa maulidi da kwalekwalensu ya kife a makon nan.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Neja watau NSEMA ta sanar da cewa zuwa yanzu an ceto mutum 150 daga ruwa bayan kifewar jirgin yan Maulidi a Neja.
Jihar Niger
Samu kari