Jihar Niger
Dakarun sojin saman Najeriya sun budewa tawaga biyu ta masu satar shanu yayin da suka kai wani samame a Jihar Zamfara da Neja wuta ta jiragen yakin sojojin.
Yan yankunan da ta'addancin 'yan bindiga yayi kamari a yankin Kusherki na karamar hukumar Rafi ta jihar Niger sun nemi zaman lafiya da kungiyoyin 'yan bindiga.
Majalisar Dattawar Najeriya ta ce an gano mabuyar yan ta'adda a kananan hukumomi uku a jihohin Kwara da Niger, rahoton Channels Television.Wannan na cikin batu
Fasinjoji goma sha takwas a wata motar bus sun kone kurmus a wani hatsarin sassafe da ya wakana a Gidan Kwano hanyar Minna-Bida a karamar hukumar Bosso, Neja.
An kashe wani jami'in soja mai mukamin manjo a wani hari da yan ta'adda suka kai wa tawagar motoccin sojoji a karamar hukumar Mariga ta Jihar Niger. Majiyoyi da
An ceto matar Usman Baffa, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC), na karamar hukumar Magama a jihar Neja, Habiba Baffa, wacce aka yi sace a Minna.
Yayin da ake murnar kuɓutar wasu daga cikin fasinjojin da yan ta'adda suka sace a jirgin ƙasa, wasu miyagu sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Rafi a jihar Neja
Bayan saukar damuna, yan gudun hijira musamman manoma daga kananan hukumomin Munya da Shiroro a jihar Neja sun fara komawa gidajensu domin komawa ga gonakinsu.
Maiyaki (Estu) na Kupa, Alhaji Mohammadu Kabir Isah (11), mai kula da garin Kupa ya rasu bayan ya kwashe sama da shekaru 42 akan karagar mulki a shekarun baya.
Jihar Niger
Samu kari