Jihar Niger
Yan ta'adda sun sace mutum hamsin daga garin Kuchi, a karamar hukumar Munya na Jihar Neja, The Punch ta rahoto. A cewar shugaban kungiyar matasan Shiroro a Neja
A safiyar yau Alhamis ne ‘yan ta’adda suka mamaye wasu al’ummomin yankin Kamapani Waya a karamar hukumar Kontagora a jihar Neja a yau 21 ga watan Yulin 2022.
Abubakar Bello, gwamnan jihar Neja ya ce dakarun sojin Najeriya sun dakile wani hari da wasu yan tada kayar baya suka kai a wani sansanin soji da ke Sarkin Pawa
A ranar Juma'a makiyaya sun tarwatsa kasuwar mako-mako da ake ci a garin Tegina da ke karamar hukumar Rafi ta jihar Neja yayin da suke fada a kan wata budurwa.
Sojoji sun dakile harin da wasu yan ta’adda da ake zaton suna da alaka da yan Boko Haram/ISWAP suka yi yunkurin kaiwa sansaninsu da ke Sarkin Pawa, jihar Neja.
Gwamna Abubakar Sani Bello na jahar Neja ya nuna halin dattako yayin da ya tsayar da ayarin motocinsa domin ba da agaji ga wasu mutane da suka yi haɗari a Paiko
Gwamnatin jihar Niger ta dakatar da hakar ma'adanai a fadin jihar kuma ta umarci hukumomin tsaro da su rubuto mata bayanai kan dukkan wurin hakar ma'adanai.
Jihar Neja : Maniyyatan daga karamar hukumar Bida ta jihar Neja ba za su yi aikin Hajjin bana ba saboda jami’in Alhazai na yankin (APO), Nma Ndagana, ya kasa ba
Sama da maniyyata aikin hajjin jihar Neja 2,265 da yanzu za su tashi daga filin jirgin Nnamdi Azikiwe Abuja maimakon filin jirgin sama na Minna kamar yadda aka
Jihar Niger
Samu kari