Jihar Niger
Gwamnatin jihar Neja ta fito ta yi magana kan rahotannin da aka rika yadawa dangane da batun 'yan bindiga sun kai farmaki kan ayarin motocin Gwamna Umaru Bago.
Kungiyar kwadago ta NLC reshen jihar Neja ta yaba wa Gwamna Bago kan aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na N80000 wanda ya fi na sauran jihohin Arewa ta Tsakiya.
Rahotanni sun nuna cewa wani kwale-kwale da ya ɗauko mutane akalla 200 ya kife a kogin Neja a jihar Neja, ana fargabar da mutane da dama sun rasa rayukansu.
Majalisar Tarayya ta yabawa Gwamna Mohammed Umaru Bago na jihar Niger wurin bunkasa harkokin noma da sauran manyan ayyuka da tattalin arziki a jihar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi artabu da 'yan banga masu raka manoma kai amfanin gona a jihar Neja. Sun hallaka mutum bakwai daga cikinsu.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun buɗe wa manoma wuta a yankin ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, sun kashe rayukan mutum 7 tare da ƙona buhunan masara.
Rahotanni sun tabbatar da tashin gobara a wata makarantar sakandare a jihar Niger inda ake zargin wasu mashaya tabar 'wiwi' da haddasa ta a daren ranar Alhamis.
Wata mai juna biyu ta shiga tashin hankali bayan yan bindiga sun sace ta a hanyar dawowa daga asibiti a jihar Neja, inda ta haife jariranta biyu a hannunsu.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wata mai yi wa kasa hidima (NYSC) a jihar Neja. 'Yan bindiga sun sace matashiyar ne lokacin da take kan hanya.
Jihar Niger
Samu kari