Jihar Niger
A harsasai 500 idan ya kai wa 'yan bindiga, ana biyansa N100,000 kamar yadda Umar Shehu mai shekaru 31 ya sanar da 'yan sanda hedkwatar Minna a jihar Niger.
Shugaban Karamar Hukuma Ya Sha Duwatsu a Hannun Talakawa a Neja. Da mutanen gari suka ji labarin Mohammed Garba Daza ya zo ta’aziyya, sai suka dura kan shi.
Rundunar 'yan sandan jihar Niger tace bata kama wasu bakin haure a kasar nan ba suna raba makamai da jirgin sama ga 'yan bindiga a jihar. Sun ce batun bogi ne.
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Neja saboda bashin da ta ke bi da ya haura Naira Biliyan 1.
Manoma a kananan hukumomin Shiroro, Munya da Rafi a jihar Neja sun shiga damuwa yayin da suke fara shirin girbin amfanin gonakansu a halin yanzu da ake girbi.
A cigaba da kokarin tabbatar da zaman lafiya, jiragen hukumar sojin sama sun saki bama-bamai a kan wasu tulin yan ta'adda da ke kulla kai hari a Kaduna da Neja.
Gagararren kwamandan Boko Haram, Aminu Duniya, yana daya daga cikin wadanda ake zargin sun sheka barzahu sakamon samamen da jiragen yakin sojojin suka kai.
Wasu mambobin kungiyar bijilante biyu sun mutu sakamakon gumurzu da suka yi da yan bindiga a garin Gasakpa a gundumar Gawu, karamar hukumar Abaji, Abuja. Wani m
Wani mutumi ya kai korafin surukansa caji ofis, yayin da yan sanda suka kai maganar Kotu bisa zargin iyayen da sace masa mata wacce take ɗiyarsu a jihar Neja.
Jihar Niger
Samu kari