Jihar Niger
Majalisar dokokin jihar Neja, a jiya ranar Laraba, ta umurci hukumar yan sanda su damke Kabir Abbas, bisa bacewar taraktoci 72 na kananan hukumomi 25 na jihar.
Maharan da suka sace wasu ma’aikata a babban asibitin Abdulsalami Abubakar, Gulu da ke jihar Neja sun bukaci a biya kudin fansa miliyan N90 don sako mutum 9.
Yan bindiga sun sace mutane 13 bayan harin da suka kai a kauyen Maijaki a karamar hukumar Lapai ta Jihar Niger. Da ya ke magana da The Cable a ranar Juma'a, Abd
Wasu miyagu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai farmaki babban asibitin Abdulsalami Abubakar dake garin Gulu a karamar hukumar Lapai, Niger sun kashe mutum 2.
A kalla mutum 33 da suka hada da mata da kananan yara ne suka mutu bayan wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji fiye da 50 ya kife a kogin Kaduna da ke jihar Neja.
Hukumar AEDC, ta gutsure wutar lantarkin gidan gwamnatin jNiger, wutar majalisar jihar da ta babban asibitin Minna da sauransu kan bashin N1.8b da ake bin su.
Mazauna yankin Dwakoro a ƙaramar hukumar Suleja ta jihar Neja sun shiga yanayin damuwa bayan daina ganin wata mata, Chiamaka Gregory, daga zuwa rakon saurayi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari karo na farko kauyen Fapo dake ƙaramar hukumar Lapai ta jihar Neja, sun kashe mutane sun sace wasu akalla 15.
'Yan bindiga a jihar Neja sun kashe wani dan banga sun kuma raunata wani da harbin bindiga a yankin Ebbo ya karamar hukumar Lapai a jihar Neja a Arewacin Najer
Jihar Niger
Samu kari