Jihar Niger
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan ta'addan sun hallaka 'yan banga 13 a wani kazamin hari karamar hukumar Mariga ta jihar.
Kakakin majalisar dokokin jihar Neja ya tabbatar da cewa ƴan bindiga sun sace mutane 22 da suka tare motoci biyar a titin zuwa Kontagora ranar Alhamis.
Ecobank ya bayyana yin ƙarin cajin da ya je amsa a kan hada-hadar kuɗi da ta shafi ƙasashen ƙetare, har da bankunan da ke Afrika farawa da biyan $5 a kan $200.
Hedkwatar tsaron Najeriya watau DHQ ta musanta ikirarin majalisar dokokin jihar Neja cewa ƴan ta'adda sun kwace sansanin ɗaukar horon sojoji a Kontagora.
Miyagun 'yan bindiga na ci gaba da kai hare-hare kan kauyukan da ke karamar hukumar Kontagora ta jihar Neja. 'Yan bindigan sun kori mutanen kauyuka akalla 23.
Kamfanin TCN ya yi magana kan yadda yake fama da yan bindiga a kan gyaran wutar lantarkin Arewa. TCN ya ce yan bindiga ne suka hana gyara lantarki ta Shiroro.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago ya bayyana cewa nan gaba jihar za ta iya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikata na Naira miliyan daya duk wata.
Gwamna Mohammed Umaru Bago ya gana da ƴan kwadago, ya sana da N80,000 a matsayon sabon albashin mafi karanci da za a biya ma'aikata a jihar Neja.
Akwai sanatocin Arewa guda hudu da suka fi gabatar da kudurori a gaban Majalisar Dattawa da ke Abuja daga watan Mayun 2023 zuwa Mayun 2024 da muke ciki.
Jihar Niger
Samu kari