Jihar Niger
A ci gaba da binciken gano tushen kai harin, hukumar yan sanda reshen jihar Neja sun saki sabbin bayanan da suka samu daga bakin waɗanda ake zargi da shiga
Jami’an ‘yan sanda tare da hadin guiwar ‘yan sa kai da mafarauta a yankin Kumbashi dake karamar hukumar Mariga ta jihar Neja sun halaka ‘yan bindiga 7 a take.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Neja, (NSIEC), tace jam'iyyar APC mai mulkin jihar ta lashe kujerun ciyamomi 25 da zaɓen da ya gudana ranar Alhamis 10.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar ya kai wata ziyara jihar Neja, ya gana da tsohon shugaban kasan Najeriya Ibrahim Badamasi Babangida.
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari garin Kaffinkoro da ke karamar hukumar Paiko a Neja inda suka budewa jama'a wuta, sun halaka mutum biyu da raunata wasu.
Al'ummar jihar Neja za su fito don sauke hakki da kada kuri'u yayin da za a gudanar da zaben kananan hukumomi a fadin jihar a ranar Alhamis, 10 ga watan Nuwamba
Babbar jam'iyyar adawa PDP ta zargi hukumar zaɓe mai zaman kanta da yunkurin hana wasu mutane kaɗa kuri'unsu a zaɓen kananan hukumomin jihar Neja ran Alhamis.
Wasu miyagun ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace yara 20 da suka hada da maza hudu da mata 16 a Kusherki dake Rafi a jihar Niger.
Yan bindiga da suka yi garkuwa da kananan yara 20 daga garin Kusherki a karamar hukumar Rafi jihar Neja sun bukaci a biya su Naira miliyan 40 matsayin fansa.
Jihar Niger
Samu kari