Jihar Niger
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa wani jirgin helikwafta ya yi ruwan wuta kan Mafarauta na musamman dake aiki da jami'an tsaro a yankin Shiroro da ke Neja.
A wani labari mai dauke da jimami, wasu 'yan bindiga sun sace amare guda biyu a jihar Neja, sun kuma yi awon gaba da wasu mutane 47 yayin da suka kai hari.
Makonni bayan kisan basaraken Lambata, Mohammed Abdulsafur, jami'an rundunar yan sanda a jihar Neja sun yi nasarar kama wasu da ake zargi da hannu a kisan.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace PDP ce kaɗai mafita ga yan Najeriya idan suka son samun zaman lafiya a ƙasa.
Wasu kiristoci a jihar Neja sun dauki doka a hannu, sun kone ofishin 'yan sanda bayan da 'yan bindiga suka kone malaminsu da ransa, ya mutu nan take a jihar.
Yayin da rage saura kwana 40 cif-cif babban zaben shugaban kasa, jam'iyyar aPC a jihar Neja ta karbi karin masu sauya sheka sama da dubu hudu yayin fara kamfe.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da sanya dokar zaman gida a kauyen Almbata bayan abinda ya faru wanda ya yi ajalin Magajin garin, Mohammed Abdulsafur, ran Asabar.
Yan ta'adda sun halaka Rabaran Fada Isaac Achi a Neja yayin da suka kai hari gidansa, sun cinnawa gidansa wuta bayan sun gaza kutsawa cikin gidan su iske shi.
Wani abin bakin ciki ya faru a garin Minna, babban birnin jihar Neja inda wani direban tirela ya halaka jami'in NSCDC ya kuma fizgi motarsa ya tsere nan take.
Jihar Niger
Samu kari