Jihar Niger
Wasu miyagun yan bindida sun kai farmaki kauyuka uku a babban birnin Tarayya Abuja da jihar Neja, sun kashe mutane hudu tare da sace wasu akalla 39.
Gwamnan jihar Niger, Umaru Bago ya ba da umurnin kamo wani Mohammed Ibrahim da ya fitar da sanarwar haramta sayar da giya a kananan hukumomi tara na jihar.
Rundunar yan sandan jihar Neja ta tabbatar da cafke wata daliba mai yin safarar bayanai ga yan bindiga a jihar. Dalibar ta yi bayanin alakarta da yan bindiga.
Gwamnatin jihar Niger ta sanar da haramcin sha da sayar da barasa a wasu kananan hukumomi tara na jihar, ciki har da Suleja. Za a tashi gidajen giya daga Minna.
Hajiya Fatima Hussaina Awwal Ibrahim, babban matar sarkin Suleja, Mallam Muhammadu Awwal, ta riga mu gidan gaskiya. Ta rasu ne bayan gajeruwar rashin lafiya.
Gwamna Umar Bago na jihar Niger ya ba da hutun kwanaki bakwai ga ma'aikatan jihar saboda bikin Kirsimeti tare da ware abinci don raba wa al'umma.
Mamban majalisar dokokin jihar Neja, Yakubu Bala, ya tattara kayansa daga jam'iyyar SDP ya koma jam'iyyar APC mai mulki ranar Laraba, 20 ga watan Disamba.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya yi karin haske kan kalaman da aka danganta da shi game da irin tufafin da ma'aikatan Neja za su dunga sanyawa zuwa ofis.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umar Bago ta haramta wa ma'aikatan gwamnatin jihar sanya manyan kaya irin su babbanriga zuwa wajen aiki
Jihar Niger
Samu kari