Jihar Niger
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Neja ta tabbatar da mutuwar wani mutumi mai suna, Gregory, a ɗakunan baki da ke gidan gwamnantin jihar Neja bayan ya faɗi.
Ambaliyar da ta afku a Filato, Bauchi da Neja ta rusa gidaje, ta cinye gonaki tare da raba dubban mutane da muhallansu, yayin da gwamnati ke kokarin kai agaji.
Hukumar shari’a ta jihar Neja ta kori alkalai biyu da magatakarda bisa karbar rashawa da aikata laifuffuka, ciki har da sabawa dokokin aikin gwamnati.
NiMet ta hango ambaliya a jihohin Taraba, Kwara, Bayelsa da wasu, ta kuma gargadi manoma da matafiya da su kula da ruwan sama da iska mai karfi don gujewa hadurra.
An gudanar da taron goyon bayan shugaban kasa, Bola Tinubu inda Gwamna Mohammed Umar Bago na Jihar Niger ya sha rawa a taron da aka yi a Minna yana murna.
Ministan yada labarai a gwamnatin Bola Tinubu, Mohammed Idris ya ci gyaran Gwamna Mohammed Umaru Bago kan matakin da ya ɗauka na rufe gidan rediyo a Niger.
Gwamnatin jihar Neja ta shigar da kara a gaban Kotun Koli. Ta shigar da gwamnatin tarayya kara ne kan kin sanya ta cikin masu amfana da kaso 13%.
Kansilolin Chanchaga sun dakatar da ciyaman dinsu, Aminu Ladan bisa zarge-zargen karkatar da dukiya, rashin bin doka da kin gabatar da bayanan kudade ga majalisa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu yawa a jihar Neja. Sojojin sun hallaka bata garin ne tare da hadin gwiwar jami'an DSS.
Jihar Niger
Samu kari