Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnatin jihar Kaduna a ranar Talata, ta ce ba za ta lamunci duk wani yunkurin wani mutum ko wata kungiya na toshe hanyar Kaduna-Abuja da sunan zanga-zanga ba.
Kungiyar NEGF ta gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya sun yi zama na musamman. Kungiyar Gwamnoni tana so a dage da aikin wutan Mambila da ke jihar Taraba.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya shawarci yan Najeriya da su zabi wadanda suka yi kokarin kawo karshen matsalolinsu amma basu magance masu su ba.
Daya cikin 'ya'yan Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, ya janyo cece-kuce a dandalin sada zumunta bayan ya kira kungiyar ASUU 'kungiya mara amfani'. ASUU, a
Shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna, Honorabul Yusuf Zailani, ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa suna shirin tunbuke El-Rufai.
A yau ne Hajiya Hadiza Isma El-Rufai ta cika shekara 37 a Duniya tana tare da Malam Nasir El-Rufai matsayin matar aure. Jama’a sun nemi jin sirrin wannan aure.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, kamar yadda aka rahoto ya jagoranci gabatar da wata takarda daga jiga-jigan APC na Arewa maso Yamma ga Bola Ahmed Tinubu.
Sanatocin Kaduna sun yi magana a kan jita-jitar radawa Kaduna suna. Sanata Uba Sani yace labarin da ke zagaye gari na canzawa jihar Kaduna suna ba gaskiya ba ne
Nasir El-Rufai ya fito Twitter ya caccaki magoya bayan ‘Dan takaran LP. A dalilin maganar da El-Rufai ya yi, an samu wanda ya kai korafi domin a taka masa burki
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari