Nasir Ahmad El-Rufai
Za a ji labari cewa Gwamna Nasir El-Rufai yace idan Ahmadu Bello da Tafawa Balewa suna Duniya, za su goyi bayan mutumin Kudu ya karbi shugabancin kasa a 2023.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana a wani faifan bidiyon da TVC ta yada, inda yake bayyana kadan daga abu mara dadi da tsohon gwamnan Anambr
Bola Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC yayi surkulle tare da shirme yayin da yake magana kan Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna.
Gwamnatin jihar Kaduna ta hannun hukumar ba da ilimin bai ɗaya (KADSUBEB) ta zabi ranakun gudanawar da gwaji ga sabbin malamain10,000 da take shirin ɗauka.
An gano Peter Obi ya zugo Kiristoci a kan Zaben 2023, Gwamna El-Rufai ya yi matukar mamaki. An ji Obi yana jawabi a coci, ya na nunawa kiristoci su tashi tsaye.
'Yan ta’adda suka je gidan wasu mutane da ke unguwar Mando a karamar hukumar Igabi, sun dauke mutane. Yanzu sun ce dole ne a biya su akalla Naira miliyan 50.
Shugaban Majalisar Dokoki, Yusuf Zailani Ya zama Gwamnan rikon kwarya a jihar Kaduna. Malam Nasir El-Rufai ya aikawa ‘yan majalisa takarda cewa zai yi tafiya.
Jama'a sun bayyana mabanbantan ra'ayi bayan hadimin shugaba Muhammadu Buhar, Bashir Ahmad, ya bayyana yiwuwar dawowar Gwamna Nasir El-Rufa'i matsayin Ministan
Gwamnatin jihar Kaduna a ranar Talata, ta ce ba za ta lamunci duk wani yunkurin wani mutum ko wata kungiya na toshe hanyar Kaduna-Abuja da sunan zanga-zanga ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari