Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan na Kaduna ya mayar da martani ne ga ikirarin da kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a 2023, Daniel Bawala, ya yi a shafin Twitter.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya yi martani kan yiwuwarsa na komawa jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP. El-Rufai yana martani ne kan ikirarin da kaka
Mai magana da yawun tawagar yakin neman zaben Atiku Abubakar, Bwala Daniel, ya yi hasashen abin da zai faru gabanin babban zaben 2023 mai zuwa nan ba da jimawa.
Yayin da Naira take kara rugujewa idan aka kwatanta ta da dalar Amurka, biyan basussukan da ake bin jihohi 36 na Najeriya ya kara tsada a wannan lokacin...
Ba tare da sani ko nuna sabo ba, za a ji Yadda KASTELEA suka tare motar Bashir El-Rufai. Hakan na zuwa ne bayan an kama 'dan jarida ya saba doka a jihar Legas.
Nasir El-Rufai ya bayyana yadda suka yi da Bola Tinubu tun kafin zaben fitar da gwani. Hakan martani ne ga masu cewa yana neman kujera idan Bola Tinubu ya ci.
Jihar Legas - Gabanin zaben 2023, an zabi babban darakta a kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC). Rahoton c.
Daliban KASU sun zaman gida, wannan mataki ya zo kwanaki bayan an ji Nasir El-Rufai yana barazanar korar malaman da ke yajin-aiki, ya maye gurabensu da wasu.
Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana cewa yana daya daga cikin mutane 37 da suka daura tsintsiyar jam’iyyar APC tun farko don haka ya dauki jam’iyyar 'ya'yansa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari