Nasir Ahmad El-Rufai
Mambobin Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kaduna sun roki babban jagoran su na kasa, Asiwaju Bola Tinubu da ya zabi gwamnan jihar, Mallam Nasir
Kaduna - Gwamnatin jihar Kaduna a ranar Asabar ta sanar da haramta duk wani zanga-zanga da sunan addini a fadin jihar. Kwamishanan tsaro da harkokin cikin gida
Mun tattaro maku kadan daga cikin tarihin Uba Sani wanda ake tunanin zai rike tutan APC a 2023. Kafin zaben 2015, Sani rikakken 'dan PDP ne ta ciki da waje.
Bola Ahmed Tinubu ya tsaya a Kaduna ne a zagayen da yake yi na neman goyon-bayan ‘ya ‘yan APC a zaben tsaida gwani. Nasir El-Rufai ya fada masa cewa ana tare.
Mun kawo jerin wasu matan da su ke kan kujerar Mataimakin Gwamna a jihohin Najeriya irinsu Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe wanda ta canji Marigayi Bala B. Bentex.
Mataimakiyar gwamnan jihar Kaduna, Hadiza Balarabe, ta hakura da takararta, ta nuna goyon bayanta ga dan takarar gwamna da Gwamna Nasir El-Rufai ke goyon baya.
Alhaji Sani Sha’aban, wani dan takarar gwamna a Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar APC ya nuna rashin amincewarsa da dan takarar gwamnan da Nasir El-Rufai, gwamna
Sabbin bayannai sun bayyana dangane da dalilin da yasa Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya zabi Sanata Uba Sani (APC, Kaduna Central) a matsayin wanda ya ke son a
Akwai bukatar cigaba da ayuukan sojoji tare da ruwan bama-bamai a dajikan yankunan arewa maso yamma da jihar Niger, Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai yace hakan.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari