Nasir Ahmad El-Rufai
Reno Omokri, tsohon hadimin shugaban kasa Goodluck Jonathan ya soki kalaman tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i bisa zargin gwamnatin Tinubu da kabilanci.
Tinubu ya yi nade naden mukamai amma daga bisani ya soke su, wanda ya janyo ce-ce-ku-ce a cikin al'umma. Legit ta jero mutum 10 da irin hakan ta faru da su.
Dan majalisar Kaduna ya ce kudin jama'a na zurarewa ta ko'ina, ta hanyar kasadin kudin shekara-shekara. Ya ce bai dace a rika barnar kudin 'yan Najeriya ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya sauya matakin da gwamnatin Nasir El-Rufai ta dauka na kwace filayen iyalan Sani Abacha guda biyu da ke cikin birnin Kaduna.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kaduna, Bello El-Rufai ya yi barazanar maka wata lauya a kotu bayan ta wallafa rubutun karya kansa inda ta fito ta ba shi hakuri.
Mutane sun yi martani yayin da matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ta gamu da katuwar macijiya da wani jaririn maciji a gidanta.
Hon. Bello El-Rufai ya ba da labarin haduwar shi da Adams Oshiomhole a zauren majalisar tarayya. Oshiomhole ya tambayi Bello El-Rufai game da mahaifinsu.
EFCC ya yi martani a kan labarin kai samame gidan dan majalisar Kaduna, Bello El Rufa'i. Martanin na zuwa bayan rahoton kama N700bn a gidan dan majalisar.
Bello El-Rufai, 'dan tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai, ya fito ya musanta batun da aka yi ta yadawa cewa jami'an EFCC sun kai samame a gidansa na Kaduna.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari