Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa kace-nace da ake ta yi kan zargin an biya kuɗin fansa wajen ceto ɗaliban Kuriga ba shi da muhimmanci.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake birkita 'yan siyasa yayin da ya yi ganawa ta musamman da shugabannin jam'iyyar APC da kuma na 'yan adawa.
Tsohon gwamna, Nasir El- Rufa'i a cikin ƴan kwanakin nan yana kai ziyara a wajen ƴan siyasa. Za a tuna Nasir Ahmed El- Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP
Deji Adeyanju ya yi magana kan motsin da Nasir El-Rufa'i da Peter Obi suke yi kan siyasar kasar nan. Deji ya ce Shugaba Bola Tinubu za su yi wa aiki a 2027.
Yayin da ake jita-jitar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai zai bar APC, an yi hasashen zai hade da Peter Obi kan zaben 2027 da ake tunkara a Najeriya.
Jigon jam'iyyar APC, Dr. Modibbo ya ce Nasiru El-Rufai ya kai ziyara ofishin jam'iyyar SDP domin sharar fagen tunkarar zaben 2027 kuma zai iya kalubalantar Tinubu.
Mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu da Kashim Ibrahim Imam da jiga-jigan jam'iyyar APC sun ziyarci Nasiru El-Rufai a gidansa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP, yayin da ake ci gaba da jita-jitar zai fice daga APC.
Muhammad Bello El-Rufai ya yi bayanin gudumuwar da Malam Nasir El-Rufai ya ba shi da kamfe, ya ce N5m El-Rufai ya ba shi a matsayin gudumuwa lokacin yakin zaben 2023
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari