Nasir Ahmad El-Rufai
Atiku, Obi da El-Rufai sun amince su koma jam'iyyar ADC domin hada karfi da karfe da sauran 'yan adawa tare da fuskantar APC a zaben 2027 mai zuwa.
Yayin da ake zargin APC ta kawo rigima a jam'iyyun adawa, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce APC da shirin kawo rikici a SDP kamar yadda ta yi a PDP.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce mafi yawan alkalai sun zama masu karɓar na goro, sun daina yi wa jama'a adalci a shari'sr Najeriya.
Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.
Jam'iyyar adawa ta SDP ta bayyana cews tana da kwarin guiwar samun nasara kan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen 2027, ya aika sako ga ƴan ƙasa.
Jam'iyyar SDP ta sanar da naɗa sababbin mataimakan shugaban jam'iyya na ƙasa yayin da batun kawancen ƴan adawa domin kayar da Tinubu ke ƙara kankama.
Jam'iyyar ADC ta ce za ta hada kan masu kada kuri'a miliyan 35 a Najeriya domin fatattakar Bola Tinubu da APC a 2027. Shugaban ADC ya ce za su shiga hadaka.
A wannan labarin, za ku ji cewa hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce siyasar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ta samu gagarumar matsala.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yafi samun goyon baya a yanzu a Kaduna fiye da lokacin Nasir El-Rufai.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari