Nasir Ahmad El-Rufai
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce mulkin Uba Sani a Kaduna ya kawo sauyin da ake bukata a harkar tsaro da ci gaba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu dan Najeriya da zai jefa wa Tinubu kuri'a a zaben 2027.
Ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya koma Legas ne bayan ya kammala wa'adi na biyu.
Dan majalisar wakilai a Kaduna, Hon. Bello El-Rufai, ya nemi afuwar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan sukarsa da yake yi a baya wanda yanzu ya yi nadama.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ayyukan da Bola Tinubu ke yi sun rusa shirin maganar hadakar 'yan adawa a 2027. Wike ya ce yan kwangila na morewa a yanzu.
Wata kungiyar mutanen Kudancin Kaduna, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai kan abin da ta kira yadda ya kuntatawa mutanen yankin.
Rahotanni da muka samu sun ce rigima ta sake kunno kai a masarautar Zazzau bayan majalisar dokokin Kaduna ta karɓi ƙorafin cire Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 2023, Umar Ardo, ya samo mafita ga 'yan hadaka kan shirin kifar da Tinubu a 2027.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Nasir Ahmed El-Rufai da Rotimi Amaechi kan sukar da suke yi wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari