Nadin Sarauta
An shiga jimami bayan mutuwar fitaccen basarake da ake kira Osi Balogun na Ibadanland, Oba Lateef Gbadamosi Adebimpe a jihar Oyo a yau Laraba 24 ga watan Yulin 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya roƙi matasan Najeriya da kada su fito zanga-zangar da suke shiryawa. Ya bayyana irin tagomashin da ya gwangwaje 'yan Najeriya da shi.
Fitaccen lauya mazaunin jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya yabawa matakin kirkirar masarautu guda uku masu daraja ta biyu da Gwamna Abba Kabir ya yi a jihar Kano.
Gwamnatin jihar Oyo ta ce dokar da Majalisa ta tabbatar wanda Gwamna Seyi Makinde ya sanyawa hannu ba ta da alaka da hana gadon kujerar Olubadan a jihar.
A yau Asabar 20 ga watan Yulin 2024 aka gayyaci Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero zuwa addu'a ta musamman da aka shirya a gidan Khalifa Isyaka Rabiu a jihar.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan basarake kauyen Chachangi a ƙaramar hukumar Takum wanda ƴan bindiga suka kashe.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya miƙawa sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Abdulƙadir takardar naɗinsa bayan dawo da shi kan karagar mulki ranar Laraba.
Kotun Daukaka Kara ta ba da umarnin sake duba shari'ar da aka yi kan dambarwar masarautar Ile-Oluji da ke karamar hukumar Ile-Oluji/Okeigbo a jihar Ondo.
Wata masarauta a jihar Delta ta umarci 'yan Arewa da ke zaune a yankin su gaggauta barin garin cikin kwanaki hudu, lamarin da ya zo masu a ba za ta.
Nadin Sarauta
Samu kari