Nadin Sarauta
Hukumar NDLEA ta yi samame a jihohi da dama ciki har da Kano, Legas, Enugu, Osun, Abuja, Adamawa da sauransu. Ta kama basarake da dan bautar kasa.
Basaraken daular Yarabawa ta Ile-Ife, Ooni na Ife, Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya samu sabuwar motar zinare. 'Yan Najeriya sun taya shi murna a shafukan sada zumunta.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
Shugaban majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, yana da yakinin cewa tsaron kasar nan zai inganta idan aka baiwa sarakunan gargajiya matsugunni a kundin mulki.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya mayar da Cif Jonathan Zamuna zuwa kan karagar mulkinsa bayan da tsohon Gwamna El-Rufai ya tuɓe masa rawaninsa.
Alhaji Muhammad Abubakar Sa'ad III, sarkin Musulmi da ke Sokoto, ya bayyana cewa ya shirya tsaf domin bin duk wata doka da gwamnatin jihar Sokoto za ta gindaya.
Kotun Koli ta yi fatali da korafin Michael Onakoya da ke kalubalantar tsige shi da Kotun Daukaka Kara ta yi a matsayin Sarkin Igbooye da ke Ipe a jihar Lagos.
Babbar Kotun jihar Kano ta dage ci gaba da sauraron shari'ar da ake yi kan rigimar sarautar jihar zuwa ranar Alhamis 4 ga watan Yulin 2024 domin daukar mataki.
Yayin da ake kokarin gyaran fuska a dokar masarautun jihar Sokoto, yau Talata za a fara sauraran ra'ayin jama'a game da sabuwar dokar da ake magana a kai.
Nadin Sarauta
Samu kari