Nadin Sarauta
Wasu yan bindiga sun sace hakimin Garu Kurama, Yakubu Jadi da wasu mutane shida a kauyen Gurzan Kurama da ke Kaduna ta Kudu a daren ranar Juma'a da ta gabata.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin Bala Mohammed ta jihar Bauchi ta yi alhinin rasuwar sarkin Ningi, Yunusa Muhammad Nayaya. Gwamna ya mika ta'azziyya.
Masarautar Ningi da ke jihar Bauchi ta tabbatar da rasuwar Mai Martaba Sarki, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya a wani asibitin Kano bayan fama da jinya.
Kungiyar Dattawan Arewa ta tura sakon ta'aziyya ga al'umma da kuma Sarkin Musulmi bayan kisan Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa da 'yan bindiga suka yi.
Aminu Boza, ɗan majalisar dokokin Sakkwato ya ce babu hannunsa a garkuwa da sarkin Gobir ballantana kashe shi, ya ce yanzu ma ya ɗaura damarar yaƙi da ƴan bindiga.
Gwamnatin Sokoto ta sanya dokar zaman gida ta awa 12 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma bayan da zanga zanga ta barke kan kisan sarkin Gobir, Isa Bawa.
Daruruwan mutane sun yi sallar janzar sarkin Gobir, Alhaji Isa Muhammad Bawa a fadarsa da ke Sabon Birni a jihar Sokoto bayan yan bindiga sun hana gawarsa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai sakacin gwamanti a tabarbarewar tsaro yayin da ya mika sakon ta'aziyyar mutuwar Sarkin Gobir.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce za a mayar da raddi kan kisan gillar da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa. Ya kuma yi magana kan tsaron kasa.
Nadin Sarauta
Samu kari