Nadin Sarauta
An wallafa wani faifan bidiyo a shafin X da ke nuna yadda ɗan uwan sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya kai ziyarar caffan ban girma fadar Sarkin Kano, Sanusi II.
Tsohon gwamnan Oyo, Cif Rashidi Ladoja ya ce babu mai hana shi samun sarautar Olubadan na Ibadan a jihar idan har ubangiji ya ƙaddara masa haka a rayuwarsa.
Ƴayin da ake shirin fara zanga zanga a Najeriya wani fitaccen sarki mai daraja ta farko a jihar Ondo, Oba Frederick Adegunle Aroloye, ya riga mu gidan gaskiya yau.
Fitaccen sarkin yarbawa Ooni na Ife ya yi kira ga ƴan Najeriya su kara hakuri domin tsadar rayuwar da suke kuka a kai ba a Najeriya kaɗai ake fama da ita ba.
Yayin da ake shirin fita zanga-zanga a Najeriya, matashi da ya goyi bayan zanga-zanga a Najeriya ya rasa rawaninsa na Wakililin matasa a Bosso da ke jihar Niger.
Al'ummar wasu unguwanni daga jihar Kano sun kai wa Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ziyara domin nuna goyon bayansu gare shi tare da masa addu'o'i.
Fitaccen basarake, Deji na Akure a jihar Ondo, Oba Aladetoyinbo Ogunlade ya roki 'yan Najeriya kan shirinsu na fita zanga-zanga game da halin kunci.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi maganganun da suka tayar da kura tun dawowarsa mulki. An caccaki sarkin bisa kalamansa da ake ganin hujja ne a kansa.
Shugaba Bola Tinubu ya ce tattalin arzikin kasar na kan hanyar farfadowa, ya kuma tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatinsa za ta kara yin kokarin biyan bukatunsu.
Nadin Sarauta
Samu kari