Nadin Sarauta
Gamayyar sarakunan gargajiya a jihar Osun sun jefa wani basarake a matsala bayan zarginsa da neman handame wasu filaye a jihar da ke Kudancin Najeriya.
An rahoto cewa majalisar masarautar Kano ta amince da gabato da nadin Ciroman Kano da wasu hakimai bisa sahalewar Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II.
Gwamnatin jihar Taraba ta yi barazanar sauke sarakuna da aka samu da hannu kan rashin tsaro. Gwamnan Taraba ya ce zai sauke duk sarkin da aka samu da tayar da rikici
Allah ya yiwa ɗan marigayi sarkin Zazzau rasuwa, Alhaji Ibrahim Shehu Idris ya rasu bayan fama da gajeruwar rashin lafiya a asibitin koyarwa na ABU a Shika.
Mai martaba Ooni na Ife ya bayyana yadda aka fatattake shi a fadar mai martaba Oba na Iwo Abdulrasheed Akanbi. Ooni na Ife ya ce ba zai kara kai masa ziyara ba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi kalaman yabo ga Sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir a yayin da ya ke mika masa sandar mulki a ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo ya kauracewa bikin Ofala na gargajiya da ake yi kowace shekara a birnin Onitsha saboda bunkasa al'adu.
Kawun gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya samu babban mukami a masarautar Sarki Muhammadu Sanusi II, inda aka nada shi Danmakwayon Kano gaba daya, inji rahoto.
Alhaji Abdullahi Muhammad Bawa ya yi murabus daga sarauyar Hakimin Sabon Birni a karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sakkwato, ya bi tsagin Lamido.
Nadin Sarauta
Samu kari