Nadin Sarauta
Kawun gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya samu babban mukami a masarautar Sarki Muhammadu Sanusi II, inda aka nada shi Danmakwayon Kano gaba daya, inji rahoto.
Alhaji Abdullahi Muhammad Bawa ya yi murabus daga sarauyar Hakimin Sabon Birni a karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sakkwato, ya bi tsagin Lamido.
Tsohon gwamnan Osun, Olagunsoye Oyinlola ya bayyana yadda mahaifinsu ya gargade su kan arzikin da ya bari saboda ka da kowa ya saka rai wurin cin gadonsa.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaqp na jihar Kwara da wasu manyan mutane ciki har da sarkin Ilorin sun yi ta'aziyyar rasuwar sarkin Gobir na masarautar Ilorin.
Yayin da ake cigaba da rikicin masarauta a Kano, Sarki Muhammadu Sanusi II ya sake nada Alhaji Gambo a matsayin Jakadan Garko da za a yi bikin nadinsa a yau Laraba.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar matar tsohon gwamnan jihar Oyo, Rashidi Ladoja mai suna Tinuade Ladoja a jiya Litinin 14 ga watan Oktoban 2024 a Ibadan.
Rigimar sarauta a jihar Edo ta haɗa fada a Majalisar Tarayya yayin da mambobinta suka kaure kan matsalar a yankin Okpella da ke karamar hukumar Etsako.
Wasu sarakunan gargajiya a Arewacin Najeriya sun koka kan yadda ake samun matsala game da kudin da ake ware musu na kaso biyar daga Gwamnatin Tarayya.
Allah ya karbi rayuwar Dan Isan Zazzau, Alhaji Umar Shehu Idris a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi a hanyarsa ta zuwa Abuja a ranar Talata, 8 ga watan Oktoba.
Nadin Sarauta
Samu kari