Nadin Sarauta
Bayan shafe shekaru 20 ana tababa kan sarautar Gwandu da ke jihar Kebbi, Kotun Koli ta kawo ƙarshen rigimar inda ta soke dawo da Al-Mustapha Jokolo kan karaga.
Kotun kolin Najeriya ta matso da ranar yanke hukunci kan dambarwar masarautar Gwandu da ke jihar Kebbi saboda hutun sallah, za a yanke hukunci ranar Laraba.
Mun samu rahoton cewa jami’an ‘yan sanda sun tabbatar da mutuwar wani mai gadin fada bayan wani gangamin dawakai ba bisa ka’ida ba a Gumel, jihar Jigawa.
Sarkin Kano, Mai martaba, Muhammadu Sanusi II, ya yi godiya na musamman ga Allah da Gwamna Abba Kabir bisa dawowa kujerar sarautar da aka tsige shi.
Mun sami rahoto cewa jami’an tsaron a sun kama dagacin Guiwa da wasu mutum 13 bisa zargin taimaka wa ‘yan bindiga a karamar hukumar Mashegu a Niger.
Rundunar 'yan sandan Imo ta kama wani basarake mai ikirarin gadon sarauta bayan shekara daya da rasuwar mahaifinsu, Chris Obasi, a gidansa da ke Ajah a Lagos.
Duk da rigimar sarauta da ake ciki, Sarkin Kano, Sarki Muhammadu Sanusi II, ya karbi bakuncin mataimakin gwamna domin zaman addu'o'i na musamman.
Tsofaffin mataimakan shugaban kasa, Atiku Abubakar da Namadi Sambo sun hadu da wani mutum mai kama da Yemi Osinbajo mai suna Dr Bode Ayorinde a Ondo.
Majalisar Dokokin Jihar Oyo ta yi amai ta lashe, ta sauya dokar da ta amince da ita wadda ta maida Alaafin ya zama shugaban Majalisar sarakuna na dindindin.
Nadin Sarauta
Samu kari