Nadin Sarauta
Bayan Sarkin Hausawa a Enugu ya karbi muƙami a gwamnati, matasan Arewa a jihar sun soki basaraken, Yusuf Sambo II, bisa amincewa da mukamin hadimin gwamna.
Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli ya umarci fadawa su koma Islamiyya don gyaran kuskuren addini, yana kira ga shugabanni su sauke nauyin da Allah ya dora masu.
Bayan shigar da korafi kan rigimar sarauta, babbar kotu a Delta ta yi watsi da karar da ke kalubalantar nadin Cif Oma Eyewuoma a matsayin Ologbotsere na masarautar
Yayin da yan bindiga ke cin karensu ba babbaka a Delta, wasu mazauna jihar sun zargi sarakuna da ‘yan sa-kai da hada kai da makiyaya masu garkuwa da mutane.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an harbe wani matashi da bindiga a lokacin bikin naɗin sarauta a Gwoza, jihar Borno da ke Arewa maso Gabas.
Yayin da Arewacin Najeriya ke fuskantar manyan matsaloli, Gwamnoni da sarakunan gargajiya daga jihohin Arewa 19 sun hallara a Kaduna domin tattaunawa.
Sarakunan gargajiya na jihar Anambra sun karrama shugaban Najeriya, Bola Ahƙed Tinubu da sarauta bisa jajircewa da kuma kyawawan ayyukanda yake yi a ƙasa.
Rahoton da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar 'yan sanda ta kama sabon sarkin Ijare, Oba Adekolajo Aladeseyi, da wasu mutane hudu bisa zargin nada kansu.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce jiharsa ta fuskanci saukin rikicin kabilanci da na addini a cikin shekaru biyu da suka wuce saboda masu rike da sarautun gargajiya.
Nadin Sarauta
Samu kari