Mata Da Miji
Wani magidancin mai suna Yahaya Nafi'u da ke birnin Ilorin ya bukaci al'umma su taimaka masa saboda halin da ake ciki bayan matarsa ta haifi jarirai 11.
Rundunar yan sanda a jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wata mata mai shekaru 40 bayan cinnawa kanta wuta a jihar saboda sakinta da mijinta ya yi.
Mata a jihar Ondo sun ce halin kuncin da su ke ciki ya kai makura, domin ba sa iya ciyar da kawunansu ballantana yaransu, ko kuma biya masu kudin makaranta.
Wasu iyalai da suka haɗa da uwa da ƴaƴa uku sun riga mu gidan gaskiya bayan cin shinkafa a Ilorin, babban birnin jihar Kwara ranar Asabar da ta gabata.
'Yan hudun da aka haifawa Sodiq Olayode na kara samun tallafi jama'a, inda har yanzu ake mikawa iyayensu tallafin kudi, inda gidauniyar Otedola ta mika masu N5m.
Wata mata mai suna Ella Jeffery ta dauki hankulan masu amfani da shafukan sada zumunta da hukumar shige da fice da ta kasa bayan yaga fasfon mijinta.
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wata matar aure da ake zargin ta kashe mijinta bayan sun samu hatsaniya kuma ta yi kokarin guduwa da kayansa bayan kone gawarsa.
An tattaro lokutan da ministar harkokin mata ta tada kura a Najeriya. Bola Ahmed Tinubu ya nada Uju Kennedy-Ohanenye a matsayin Ministan harkokin mata a Najeriya.
Tsohon shugaban kasar Najeriya ya nuna takaici kan yadda mahaifiyarsa ba ta ci ribar daukar nauyinsa da ta yi duk da nasarar da ya samu a rayuwa.
Mata Da Miji
Samu kari