Mata Da Miji
Shehin malamin Musulunci, Alkali Abubakar Zariya ya ce maganar ƙara aure da zai yi na nan daram dam. Malamin ya ce kaunar Jamila ba zai hana auren Sumayya ba.
Rahotanni sun bayyana cewa wata amarya mai suna Habiba Ibrahim ta yanke mazakutar mijinta mai suna Salisu Idris dan shekara 40 da haihuwa a lokacin da yake barci.
Wata matar aure ta nemi a kashe aurenta sabida mijinta ya daina kwanciyar aure da ita bayan ya kara aure, ta ce kullum cikin ɓacin rai yake da neman faɗa da ita.
Wata kotu dake zamanta a Koriya ta kudu ta umarci shugaban rukunin kamfanonin SK, Chey Tae-won ya biya tsohuwar matarsa Roh So-young won tiriliyan 1.38.
Wani faifan bidiyo da ke yawo a shafukan sada zumunta ya dauki hankalin jama'a yayin da aka ga wata mata ta haifi 'yan hudu bayan shafe shekaru 18 ta na jira.
Fatima Nayo ta bayyana cewa rashin mata aharkar kida wurin bukukuwan mata zalla da waazin malamai ne ya sa ta shiga aikin DJ. Ta ce za ta kuma ci gaba da fim.
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ba da tallafin kayan abinci da zannuwa da na karatu ga yan mata marayu 100 a jihar Niger domin tallafa musu.
Asirin wata amarya ya tonu a lokacin da aka je daukar hoton kafin aure, inda wanda za ta aura ya gano ta yi ciko a mazaunanta. A karshe dai ango ya fasa wannan aure.
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa kimanin mata 592 da maza 70 ne suka bayar da rahoton cin zarafin da suke fuskanta a gidajen aurensu a cikin shekara daya.
Mata Da Miji
Samu kari