Masu Garkuwa Da Mutane
Kakakin majalisar dokokin jihar Neja ya tabbatar da cewa ƴan bindiga sun sace mutane 22 da suka tare motoci biyar a titin zuwa Kontagora ranar Alhamis.
Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wani dan kasuwa a jihar Ebonyi. Yan bindigar sun harbe dan kasuwar tare da ƙona gawarsa a cikin gidansa.
Maharan da suka yi garkuwa da limamin coci a jihar Edo sun tuntuɓi ƴan uwansa sun bukaci lale masu kudi fansa Naira Miliyan 200 kafin da su sake shi.
Wani limamin cocin katolika, Rabaran Tsomas ya nuna halin dattako, inda ya mika kansa ga ƴan bindiga domin su saki ɗalibai 2 da suka yi garkuwa da su a Edo.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta, ta sanar da cewa ta samu nasarar cafke wani tsohon kansila kan yunkurin yin garkuwa da mutane. Ta ce ana ci gaba da bincike.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya da ke jihar Plateau sun fafata da masu garkuwa da mutane. 'Yan sandan sun yi nasarar ceto wani matashi da aka sace.
Sojojin Najeriya sun kama jagoran da ya kafa kungiyar ta'addanci ta ESAN a Imo. Sojojin sun kuma wasu manyan yan ta'addan IPOB a Kudancin Najeriya tare da makamansa.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta cafke wasu mutum 7 da ake zargin ƴan bindiga ne masu garkuwa da mutane, ɗayansu ya yi bayani kan kudin fansa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun tare babban titin hanyar Funtua zuwa Gusau a jihar Zamfara. Tsagerun sun kashe muum biyu tare da yin garkuwa mutane masu yawa.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari