Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar yan sanda a Najeriya ta harbe kasurgumin dan bindiga da ake nema ido rufe. dan bindigar ya sace manyan mutane tare da kashe wasu har da dan sanda.
A wannan labarin za ku ji cewa yan sanda a jihar Akwa Ibom sun yi nasarar kashe daya daga jagororin masu garkuwa da mutane, Condiment a jihar Akwa Ibom.
Rahotanni sun bayyana cewa Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya yi Sallah a kan titin Sheme zuwa Kankara wanda aka rufe shi saboda hatsarin harin 'yan bindiga.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana takaicin yadda yan ta'adda ke cin karensu babu babbaka a shafin Tiktok a kasar nan.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewa sojoji sun yi nasarar murkushe ƴan fhin daji guda takwas a lokacin da suka yi arangama a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Babban Sufeton yan sanda, Kayode Egbetokun ne ya sha alwashin cewa jami'ansu za su ceto dukkanin mutanen kasar nan da ke tsare a maboyar yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce biyan kudin fansa domin karbo sarkin Gobir daga hannun 'yan bindiga ya sabawa dokar yaki da ta'addanci ta Najeriya da aka kirkira a 2023
A wannan labarin za ku ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta sha alwashin tabbatar da an dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a sassan kasar nan.
Za a ji cewa Babban Sufeton kasar nan, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa sun yi nasarar kashe kasungurmin dan ta'adda a lokacin da su ka kai dauki ga dalibai.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari