Masu Garkuwa Da Mutane
Rahotanni sun tabbatar da cewa Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a jihar Kano ta yi nasarar cafke wanda ake zargi da sace mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara a Katsina.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana nasarar damke wasu mutane hudu da ke tattara bayanan sirri kan jama'a su na mikawa masu garkuwa da mutane.
Mutane biyar daga cikin wadanda 'yan bindiga suka sace a kauyen Dan Isa sun kubuta. An yi jana'izar mutum biyar bayan ban sake gano gawar mutum daya a daji.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan sati uku.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Akwa Ibom ta tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da direba da fasinjoji 18 a kan titi a jihar Akwa Ibom.
Jama'ar karamar hukumar Dawakin Kudu sun shiga tashin hankali bayan an gano gawarwaki guda shida a gidan wani mai sayar da kayan miya, Abdul-Aziz.
Rahotanni sun bayyana cewa masu garkuwa da mutane sun sace wasu mazauna yankin Yangoji a birnin tarayya Abuja, bayan sun harbi wani jigon jam’iyyar APC.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan yan ta'adda a karamar hukumar Lau ta jihar Taraba, ta ceto mata biyu, yan bindiga sun kashe juna a yankin Wukari.
Bayan shafe kwanaki 15 a hannun masu garkuwa da mutane, yaran mai Shari'a Janet Galadima sun shaki iskar 'yanci. Yanzu haka yaran na tare da mahaifiyarsu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari