Masu Garkuwa Da Mutane
Sojojin OPSH sun kashe masu garkuwa da mutane biyu, sun ceto mutum hudu a Jema’a, Kaduna, tare da kwato bindiga, harsasai, wayoyi da kudi har N1m.
Dakarun rundunar sojin Najeriya a jihar Filato sun harbe wani dan bindiga mai suna Hamisu Saleh da ya yi kokarin kwace bindiga a hannun soja. An harbe shi har lahira
Rundunar sojin Najeriya ta cafke wani fitaccen mai safarar makamai ga 'yan bindiga a jihar Zamfara yayin da yake kokarin guduwa a lokacin da aka cimmasa.
Shugaban karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, Ali Mamman ya bayyana yadda infoma su ka taimaka wajen bayar da bayanan da za su kai ga sace tsohon shugaban NYSC.
Wani jigo a sansanin Bello Turji ya bayyana cewa ya tuba, kuma ya na neman gwamnti ta amince ya zubar da makamnsa domin kawo karshen ayyukan ta'addanci da ya ke yi.
Rahotanni sun ce yan sanda sun ceto basarake, Onogie na Udo-Eguare, wanda aka sace a ranar 3 ga Fabrairun 2025, bayan kwana hudu a hannun masu garkuwa da mutane.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai farmaki masallaci ana sallar Asuba a masallaci da asuba. An sace limami da wasu masallata 10 yayin harin.
Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.
Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Kwara sun samu nasarar dakile yunkurin da wasu miyagu suka yi na yin garkuwa da wasu mutane. Sum cafke mutanen da ake zargi.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari