Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki matakai domin dakile hare-haren 'yan bindiga. Ya bukaci hadin kan jama'a.
Shugaban tsagin jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki, ya yi martani kan ficewar Gwamna Kabiru Tanimu Turaki daga jam'iyyar. Ya ce ba su da masaniya.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya tantance Janar Christopher Musa a matsayin Ministan tsaro. Tantancewar na zuwa ne bayan nadin da Tinubu ya yi masa.
Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na APC na kasa, Timi Frank, ya yi zargin cewa akwai wani shiri kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Kungiyar yan jarida IPI Nigeria ta bayyana laififfukan da wasu gwamnoni suka yi wanda ya sa ta sanya su a jerin wadanda ba su mutunta yan jarida.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa a matsayin sabon ministan tsaro bayan Badaru ya yi murabus.
Gwamnatin Abia ta karyata labarin da ake yadawa cewa Gwamna Alex Otti ya sha da kyar a harin yan bindiga, ta ce wadanda aka farmaki ba ayarin Gwamna ba ne.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gana da shugabannin ADC na jihohi bayan shigarsa jam’iyyar, ya nemi masoyansa su yi rajista gabanin 2027.
Majalisar wakilan Najeriya ta sanar da lokacin da kada kuri'a kan yi wa kundin tsarin mulki garambawul. Akwai kudurori da dama da ke neman yi masa garambawul.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari