Manyan Labarai A Yau
Sabon Ministan tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), ya sha alwashi kan tsaron Najeriya. Janar Christopher ya kuma yi godiya kan son da aka nuna masa.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta gamu da koma baya bayan wasu daga cikin 'yan majalisar da take da su sun yi murabus. Sun bayyana dalilansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da janar Christopher Musa (mai ritaya) a matsayin sabon Ministan tsaro. Hakan na zuwa ne bayan majalisa ta amince da shi.
Rahoton da Google ya fitar na abubuwan da aka fi bincike a manhajarsa a 2025 ya nuna Sanata Natasha Akpoti ce aka fi karanta labaranta, sai su Muhammadu Buhari.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya soki masu kiran Amurka ta tilastawa Najeriya sauya kundin tsarin mulki don cire dokar shari'a.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya samu goyon baya kan takarar gwamnan jihar Kano. Tsofaffin ciyamomi sun goya masa baya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunayen mutanen da yake son ya nada su zama jakadun Najeriya a kasashen waje. Daga cikinsu akwai manyan mata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake zabo mutanen da yake so ya nada a matsayin jakadu. Shugaban kasa ya zabo har da tsohon Minista, Abdulrahman Dambazau.
Hukumar Kula da Harkokin Shari'a ta Jihar Kano ta dakatar da wani rijistara da babban jami'in kotu kan zarge-zargen aikata laifuffuka masu girma.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari