Manyan Labarai A Yau
Wasu fusatattun mutane sun kai hari kan ofishin hukumar FRSC a Benin. Shugaban hukumar ya yi Allah wadai da harin da ya jawo mutuwar jami'insu daya.
Alamu na nuni da cewa akwai yiwuwar Amurka ta kai hari kan Iran saboda shirinta na nukiya. Kasar Iran ta ba da tabbacin cewa za ta maida martani mai zafi.
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta sanya lokacin gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, a gaban kotu. DSS na yi masa wasu zarge-zarge.
An sake samun tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Kano. Gobarar dai ta tashi ne da asuba. Majiyoyi sun bayyana cewa gobarar ta lakume shaguna.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, na ci gaba da zama a tsare hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC. Ana ci gaba da bincike.
Bankin UBA ya tabbatar da rasuwar tsohon shugaban bankin, Cif Israel Ogbue, ya mutu yana da shekaru 99 a duniya, za a sanar da shirye shiryen jana'iza nan kusa.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan ta'addan sun kashe mutane tare kuma da yi awon gaba da shanun bayin Allah.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja, ta ba hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), umarni kan yi wa jam'iyyun siyasa rajista a Najeriya.
Babban jigo a jam'iyyar APC, Alhaji Sani Shinkafi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Jigon na APC ha fito ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari