Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kai karar hukumar ICPC gaban kotu, yana kalubalantar samamen da ta kai gidansa a birnin Abuja.
Hadimin tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, Yunusa Tanko, ya yi magana kan yiwuwar ubangidansa zai fada komar EFCC, DSS.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar, ya yi rabon tallafi saboda azumin watan Ramadan. Sanatan ya yi rabon shinkafa ga jama'a da dama.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a jihar Kano ta yi zarge-zarge kan gwamnatin jihar Kano. Ta bayyana cewa gwamnatin tana shiryawa mambobinta abin da bai dace ba.
An samu rashi na daya daga cikin manyan jami'an rundunar 'yan sanda a Najeriya. Mataimakin kwamishinan 'yan sanda, Abubakar Balteh, ya yi bankwana da duniya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Wani jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Usman Austin, ya yi magana kam ci gaba tsare Nasir El-Rufai da hukumar ICPC ke yi. Ya ba ta zabi guda biyu.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da fitar da miliyoyin kudade domin gudanar da shirin ciyarwa a watan Ramadan. Za a rika ba malamai kudade.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya kare kansa kan wasu kalamai da ya yi a kan jam'iyyar APC. Ya bayyana cewa a wajensa APC ta fi jam'iyyar PDP.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari