Manyan Labarai A Yau
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna fushinta kan jita-jitar da aka rika yadawa ta rasuwar shugabanta. Ta bukaci a hukunta masu yada zuki ta mallen.
Wani sabon littafi da aka kaddamar kan marigayi Muhammadu Buhari ya bayyana dalilin da ya sa tsohon shugaban kasar bai goyi bayan takarar Yemi Osinbajo ba.
An yada wasu rahotanni masu nuna cewa shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yanke jiki ya fadi sakamakon rashin lafiyar da ya kama shi.
Tsohon Babban Alkalin Alkalai na Najeriya, Justice Ibrahim Tanko Muhammad, ya rasu a Saudiyya yana da shekaru 71, lamarin da ya jefa kasa cikin jimami.
Wani littafi kan rayuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana yadda wasu hadimansa suka yi masa karya dangane da zaben shekarar 2023.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa 'yan siyasar da ke goyon bayan Tinubu ba za su iya tallata shi ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Shugaban kasar ya bayyana shirin da gwamnatinsa take don magance matsalar.
Kanin tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, Almustapha Malami ya nuna goyon bayansa ga tazarcen Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi a zaben 2027.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai kai labari ba a zaben 2027.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari