Manyan Labarai A Yau
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci a janye jami'an tsaro daga fadar da Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero, ya ke zama. Hakan ya jawo martani.
Taiwo Oyedele ya bayyana yadda Legas za ta iya samun N1tn duk shekara daga harajin kadarori idan aka samu ingantattun bayanai wajen gudanar da tsarin harajin.
Wata mummunar gobara ta tashi a babbar kasuwar Jos da ke jihar Plateau. Gobarar ta lalata shagunan 'yan kasuwa da dama bayan ta tashi a cikin dare.
An fitar da rahoto kan kudaden da 'yan Najeriya suka biya a matsayin kudin fansa a shekarar 2025. Masu garkuwa da mutane sun samu biliyoyi daga hannun mutane.
Iyalai sun tabbatar da rasuwar fitaccen dan diflomasiyyar Najeriya, Christopher Mbanefo, tsohon wakili a Majalisar dinkin duniya, ya mutu yana da shekaru 95.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan kin aiwatar da 'yancin kananan hukumomi. Ya ce akwai abin da Tinubu ke shiryawa.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari