Manyan Labarai A Yau
Matakan tsige gwamna ko mataimakin gwamna a Najeriya bisa sashi na 188 na kundin tsarin mulki, tun daga gabatar da tuhuma har zuwa kaɗa ƙuri'ar ƙarshe.
Wani tsohon sojan Amurka ya nuna adawarsa da yakin da kasarsa ta kaddamae kan Iran. Tsohon sojan ya je majalisa inda aka nuna masa fin karfi ta hanyar cafke shi.
Majalisar dokokin Kani ta tura takarda a hukumance domin sanar da mataimakin gwamnan Kano, Aminu Gwarzo shirin da ta fara na sauke shi daga mukaminsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki jami'an 'yan sanda a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan bindigan sun yi barna mai girma bayan sun mamayi jami'an tsaron.
Shugaban cibiyar MINILS, Issa Aremu, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan rawar da ya taka dangane da batin zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirye-shiryen bin matakan da doka ta tanada domin sauke Aminu Abdulsalam Gwarzo daga kujerar mataimakin gwamna.
Kotun Abuja ta wanke DCP Abba Kyari daga zargin ƙin bayyana kadarori. Mai shari'a Omotosho ya ce NDLEA ta gaza tabbatar da zargin da take yi wa ɗan sandan.
An yi rashi na daya daga cikin tsofaffin kwamishinoni a jihar Kano. Farfesa Kabiru Dandago da ya yi aiki tare da Abdullahi Umar Ganduje, ya koma ga mahaliccinsa.
Babban basarake mai rike da sarautar Oluwo na Iwo, Abdulrosheed Akanbi, ya yi magana kan yakin Amurka da Iran. Ya bayyana abin da ya kamata Trump ya yi wa Iran.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari