Manyan Labarai A Yau
Jakadan Iran a Rasha, Kazem Jalali, yi yi magana da kakkausa murya kan Amurka. Kazem Jalali ya gargadi Amurka kan ka da ta kashe Mojtaba Khamenei.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake yin magana kan yakin da kasarsa ke yi da Iran. Donald Trump ya bayyana cewa Amurka ta yi nasara kan Iran.
Shugaban rundunar sojojin kasar Iran ya sha alwashi kan nutsar da jirgin ruwan Iran da Amurka ta yi a cikin teku. Ya bayyana cewa dole ne za su dauki fansar hakan.
Kungiyar Hezbollah da ke ayyukanta a kasar Lebanon ta kai hare-hare kan Isra'ila. Hezbollah ta kai hare-hare a wurare da dama da suka hada da Arewacon Isra'ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi zargin cewa takwaransa na Rasha, Vladimir Putin da taimakon Isran, ya ce zai iya kafa hujja da taimakon Ukraine.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta shirya mika wuya a yakin da ake yi. Trump ya bayyana hakan ne ga shugabannin kasashen G7.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta kaddamar da wani shiri wanda zai tsamo miliyoyin mata daga kangin talauci.
Wasu daga cikin dakarun sojojin Amurka sun gamu da ajalinsu a fagen daga. Sojojin sun mutu ne bayan jirginsu ya fado daga sararin samaniya a Iraq.
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet), ta yi gargadi ga wasu jihohin Arewa 11 kan yiwuwar samun cutar sankarau. Ta ba da shawarar matakan da ya kamata a dauka.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari