Manyan Labarai A Yau
Babban hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa yakin Gabas ta Tsakiya, zai jefa 'yan Najeriya cikin matsala.
Hadiza Isma El-Rufai ta yi martani cikin barkwanci kan rahoton ƙarya da aka yaɗa na cewa ta rasu, inda ta ce Allah zai yi mata gata ba za ta mutu ba.
Jami'an tsaro sun yi dirar mikiya a gidan tsohon Ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami, jim kadan bayan tafiyar Atiku Abubakar.
Tsohon firaministan Isra'ila, Ehud Barak, ya caccaki Benjamin Netanyahu kan yakin da ake yi da Iran. Ehud Barak ya zargi Netanyahu da yin karya kan yakin.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta shirya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai a gaban kotu kan wasu tuhume-tuhume.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani artabu a sansanin tantirin jagoran 'yan bindiga, Bello Turji. Sojojin sun samu gagarumar nasara a farmakin da suka kai.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ya fara tattauna da kasar Iran don samun mafita a yakin da ake yi. Iran ta yi martani kan wannan ikirarin.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata coci da ke jihar Kwara. 'Yan bindigan sun sace masu ibada da dama yayin harin da suka kai.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari