Manyan Labarai A Yau
Shugabannin jam'iyyar APC na kabilar Ijawa a jihar Delta, sun yi albishir da cewa Gwamna Sheriff Oborevwori zai tattara kayansa daga PDP mai hamayya.
Kungiyar dattawan Zamfara ta caccaki Gwamna Dauda Lawal kan matsalar tsaro da ta addabi jihar. Ta bayyana cewa gwamnan ya kasa cika alkawarin da ga dauka.
An yada wasu rahotanni masu cewa Goodluck Jonathan ya yi hasashen nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. An gano gaskiya kan batun.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Shugaban riko na jihar Rivers, Ibok-Ete Ibas, ya tabo batun gayyatar Gwamna Siminalayi Fubsra wanda aka dakatar domin fara bincikensa kan mukaman da ya nada.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ys bayyana kafafen sada zumunta a matsayin kungiyoyin 'yan ta'adda. Ya bukaci a magance su.
Wani hatsabibin dan bindiga da ya dade yana addabar mutane a jihar Zamfara ya gamu da ajalinsa. Wasu 'yan bindiga da ke adawa da shi suka hallaka shi har lahira.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an 'yan sanda a jihar Enugu. 'Yan bindigan sun hallaka mutum hudu a yayin mummunan harin da suka kai.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar malamin jami'ar nan da UniUyo ta sallama daga aiki ba bisa ƙa'ida ba na shekaru, Dr. Inih Ebong ya riga mu gidan gaskiya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari