Manyan Labarai A Yau
Wani babban jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Jesutega Onokpasa ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatin shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi sabon nadi a masarautarsa. Sarkin ya nada yayansa Sanusi Ado Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya yi hasashen wanda zai gaji kujerar Shugaba Bola Tinubu ta shugaban kasa.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci kan matafiya a jihar Zamfara. Tsagerun sun sace fasinjoji tare da kashe direban motar.
Tsohon shugaban hukumar kula da inshorar lafiya ta kasa (NHIS), Farfesa Usman Yusuf ya yi wa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu wankin babban bargo.
Tsohon shugaban tsagerun Niger Delta, Government Ekpemupolo, ya bayyana shirin Shugaba Bola Tinubu da Nyesom Wike kan Gwamna Siminalayi Fubara na Rivers.
Tsohon shugaban tsagerun Niger Delta, Government Tompolo, ya roki 'yan Arewa da su goyi bayan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Kungiyar matasan Yarabawa (YYC), ta bi sahun masu kiran da a sanya dokar ta baci a jihar Zamfara. Sun ce hakan zai sanya a samu zaman lafiya da kwanciyar hankali.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a Borno. Tsagerun sun hallaka mutane 12 ciki har da jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan sun yi musu kwanton bauna.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari